Dan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar PRP Malam Salihu Sagir Takai ya ce yanzu haka ya shirya ficewa daga jam’iyyar ta PRP mai ‘dan mukulli. Daraktan...
Shugaban Majalisar Dattawa Ya Nisanta Kasansa Da Takarar 2023 Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya Allah wadarai da wani rahoto da ya danganta shi da takarar...
Wata babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a karamar hukumar Ungoggo ta yanke hukuncin dakatar da kansilolin karamar hukumar Rogo daga daukar duk wani mataki...
Ofishin attorney janar na kasa kuma ministan shari’a ya dakatar da wasu daraktoci guda goma sha biyu a hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta...
Da safiyar Larabar nan ne gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sabon kwamishina Idris Garba Unguwar Rimi da zai kasance daya daga...
Majalisar dokoki ta kasa ta gayyaci Ministan ilimi, Malam Adamu Adamu da ya zo ya yi ma ta jawabi kan dakatar da shirin bude makarantu da...
Siyasar Kano dai aka ce sai Kano, Malam Salihu Sagir Takai dai daya ne daga cikin manyan ‘yan takarar gwamnan Kank a zabukan shekara ta 2011,...
Bayan da aka yi zargin cewa mukaddashin hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Ibrahim Magu na da lam’a a jikin sa, har kawo...
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Farfesa Ibrahim Gambari ya yi wata ganawa ta musamman da ‘yan kwamitin shugaban kasa da ke bincikar zargin dakataccen shugaban hukumar...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su cigaba da bata goyon baya wajen gudanar da ayyukan da suka rataya a wuyanta domin...