Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

CoronaWave2: Tambuwal ya killace kansa

Published

on

Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya killace kansa bayan bayyanar wasu alamomin cutar Corona.

A wata sanarwa da gwamnan ya fitar ya ce, wasu cikin makusantansa sun kamu da cutar a don haka ne shi ma ya killace kan sa.

Tambuwal ya nemi al’umma kan su ci gaba da bin dokokin kariya game da cutar ta Covid-19.

A cewar, Tambuwal mataimakinsa Mannir Muhammad Ɗan Iya zai ci gaba da gudanar da al’amuran gwamnati kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasa ya tanada.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!