Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Da dumi-dumi ana rikici a majalisar dokoki ta Kano

Published

on

Rikici ya barke ne ya biyo bayan wani kudiri da daya cikin ‘yan majalisar ya gabatarwa dangane da binciken da majalisar take son kan mai martaba sarkin Kano Malam Muhammadu na II.

Yayin zaman majalisar dai ta kawunan ‘yan majalisar ya rabu gida biyu  da masu goyan bayan kudirn da akasin haka kasancewar an hango wasu daga cikin ‘yan majalisar suna Dambatawa  dauke sandar majalisar, kafin daga bisani a karbo ta.

Wakiliyar mu Khadija Ishaq Muhammad ta rawaito cewar, yanzu haka dai majalisar ta tafi hutun mintuna talatin,  sai dai kuma a na tsaka da haka sai wasu mambobin majalisar na bangaren adawa suka karya karafan da ake dora sandar majalisar.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!