Connect with us

Labarai

Dole a ceto dalibai da malamai da aka sace a Oyo – Kwankwaso

Published

on

Tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwarsa matuƙa kan halin da dalibai da malamai da aka sace daga makarantu a karamar hukumar Oriire da ke jihar Oyo ke ciki.

Ya bukaci gwamnatin Nijeriya da ta dauki batun ceton su a matsayin abin gaggawa, tare da ɗaukar tsauraran matakan da za su hana irin waɗannan hare-hare da sace-sace sake faruwa a nan gaba.

A cewarsa, wajibi ne Nijeriya ta kuɓuta daga matsalar rashin tsaro da ke addabar ƙasar, yana mai jaddada cewa kare rayuka da mutuncin kowane ɗan ƙasa ya zama babban nauyi ga gwamnati.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!