Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin Legas za ta bude makarantu a watan Agusta

Published

on

Gwamnatin jihar Legas ta sanar da cewa za ta bude makarantu a ranar uku ga watan Agustan 2020.

Sai dai gwamnatin ta ce daliban aji uku da kuma shida ne na makarantun sakandire aka yarjewa su koma makaranta.

Gwamnatin jihar ce ta bayyana hakan a shafinta na Twitter, inda ta ce an bawa daliban damar komawa karatu domin rubuta jarabawa.

Daga cikin daliban da ake sa ran za su koma karatu, akwai daliban aji shida a makarantun firamare, sai daliban aji uku da aji shida a makarantun sakandire.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!