Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

COVID-19: An samu karin adadin mutanen da suka mutu a Najeriya

Published

on

An samu karin masu dauke da cutar Covid-19 a Najeriya da adadinsu ya kai 499 a ranar Alhamis, in ji hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasar.

Wannan ya kawo adadin wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar Coronavirus a Najeriya zuwa 30, 748.

Cutar ta yi ajalin mutum biyar a ranar Alhamis.

Mutum 12,546 ne suka warke daga cutar tun daga bullarta zuwa yanzu, yayinda ta yi ajalin mutum 689.

NCDC a shafinta na Twitter ta bayyana jihohin da aka samu sabbin alkaluman masu dauke da cutar a ranar Alhamis.

Jihohin sune;

Legas-157

Edo-59

Ondo-56

Oyo-31

Akwa Ibom-22

Borno-21

Filato-19

Kaduna-18

Katsina-18

Bayelsa-17

Abuja-17

Delta-14

Kano-11

Rivers-10

Enugu-8

Ogun-6

Kwara-4

Imo-3

Nasarawa-2

Osun-2

Abia-1

Ekiti-1

Neja-1

Yobe-1

Mutum 30,748 aka tabbatar sun kamu da cutar.
An sallami mutum 12,546.
Mutum 689 ne suka mutu.

Kamar yadda NCDC ta wallafa a shafinta na Twitter.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!