Connect with us

Labarai

Gwamnatin Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon cutar Sankarau

Published

on

Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau mai kashe kwakwalwa da aka samu a wasu sassan jihar.

Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Faruk Abubakar, ne ya bayyana hakan a jiya Laraba yayin wani taron wayar da kai da aka gudanar da hakimai kan batun tsaron

A cewar kwamishinan, an samu mutane 256 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan hukumomi takwas tun bayan sake bullar cutar kimanin wata guda da ya gabata.

Ya ce karamar hukumar Sabon Birni ce ke kan gaba da mutane 63, sai Wamakko ke da 60, Shagari 51, Tambuwal 33 da Dange Shuni 26

Haka kuma Kebbe ta samu mutane 16, yayin da Bodinga, Gada da Kware suka samu mutane biyu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!