Connect with us

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin  daina amfani da takardu a  ma’aikatun gwamnati

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin  daina amfani da takardu a  ma’aikatun gwamnati.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ne ya umarci dukkan ma’aikatu da hukumomin gwamnati (MDAs) da su sauya tsarin aikinsu zuwa na zamani ta hanyar amfani da fasahar dijital tare da daina amfani da takardu a harkokin gudanar wa.

Jaridar Daily Nigerian ta ambato Tinubu ya bayar da wannan umarni ne yayin bude taron International Civil Service Conference 2026 da aka gudanar a Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!