Connect with us

Labarai

Iraƙi ta sake buɗe wasu hanyoyi uku a kan iyakarta da Iran

Published

on

Iraƙi ta sanar da sake buɗe wasu hanyoyi uku a kan iyakarta da Iran, bayan da aka rufe su sakamakon wani harin jirgi mara matuƙi da aka kai kan bututun jigilar man fetur na Saudiyya.

 

Kamfanin dillancin labaran ƙasar ya ce mashigar Al-Shayb da ke lardin Maysan, wadda ake kira Chazaba a Iran, za ta koma karɓar fasinjoji daga yammacin jiya Lahadi.

 

Haka kuma, za a sake buɗe mashigar Shalamcha da ke lardin Basra.

 

A mashigar Mandali da ke lardin Diyala, za a dawo da harkokin kasuwanci daga ranar Talata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!