Connect with us

Labarai

Iran ta kai hari a wuraren adana man Amurka

Published

on

Sojojin Iran sun yi iƙirarin cewa sun kai hari kan wuraren ajiyar jiragen sama da tankunan adana man fetur a sansanin Sheikh Issa da ke Bahrain, wanda suka bayyana a matsayin sansanin Amurka, ta hanyar amfani da jiragen yaƙi marasa matuƙa.

A cikin sanarwar, sojojin sun kuma ce sun kai hare-hare kan gadoji da dama a Bahrain.

Sai dai kawo yanzu, hukumomin Bahrain ko na Amurka ba su fitar da wata sanarwa ba game da girman ɓarnar da aka yi, ko kuma ko akwai waɗanda suka jikkata ko suka mutu sakamakon hare-haren.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!