Connect with us

Labarai

Kwamitin nazari kan kafa yan sandan jihohi ya gabatar da tsarin sanya ido mai ƙarfi

Published

on

Kwamitin da ke nazarin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi ya gabatar da tsarin sanya ido mai ƙarfi domin kare tsarin daga tasirin siyasa da matsin lamba.

 

Rahoton kwamitin ya ce dole ne a samar da tsarin sanya ido mai matakai da dama, domin tabbatar da cewa rundunar za ta yi aiki ga al’umma ba tare da biyayya ga ‘yan siyasa ba.

 

Kwamitin ya kuma ba da shawarar kafa hukumar kula da ‘yan sandan jihohi a kowace jiha, wadda za ta kula da ɗaukar aiki, ladabtarwa da kuma sa ido kan ayyukan rundunar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!