Connect with us

Kasuwanci

Ma’aikatan AEDC sun yi barazanar tsunduma yajin aiki

Published

on

Ma’aikatan Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Birnin tarayya Abuja AEDC, sun yi barazanar tsunduma yajin aiki, wanda hakan zai iya jefa Abuja da Kogi da Nasarawa da Jihar Neja cikin halin duhu.

 

Ta cikin sanarwar da Ma’aikatan, ƙarƙashin ƙungiyoyin NUEE da SSAEAC, suka fitar a baya baya nan  sun ce kamfanin ya gaza cika alƙawuran da ya ɗauka bayan sun dakatar da wani yajin aiki a watan Nuwamban 2024.

 

Ma’aikatan Kamfanin sun  ce sun yarda su dakatar da yajin aiki a watan Nuwamban 2024 saboda alƙawuran da kamfanin ya ɗauka, amma har yanzu ba a aiwatar da su ba a cewar  jagoran ƙungiyar, Opaluwa Eleojo Simeon.

 

Daga cikin Ƙorafe-ƙorafen nasu sun haɗa da rashin biyan kuɗin fansho na tsawon watanni 16, rashin ƙarin girma, rashin kula da lafiyar ma’aikata.

 

Sai ƙin biyansu ladan aiki na shekarar 2024 duk da cewa sun taimaka

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!