Connect with us

ilimi

Malaman makaranta a Abuja za su tsunduma yajin aiki

Published

on

Reshen kungiyar malaman makaranta ta NUT na Abuja Babban Birnin Tarayyar Nijeriya ya umarci malaman makarantun firamare da sakandare a dukkan gundumomi shida da ke yankin da su shiga yajin aikin sai-baba-ta-gani daga ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026.

 

Shugaban kungiyar Comr Abdullahi Mohammed Shafas, ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai bayan wani taron gaggawa na kwamitin gudanarwa na reshen jiha (SWEC) da aka gudanar a Teachers House da ke Gwagwalada.

 

Ya ce sun dauki matakin ne saboda rashin fitar da kuma aiwatar da rahoton da ya shafi hakkokin da malaman ke bi wanda gwamnatin FCT ta kasa kammalawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!