Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ya kamata matasa su tashi tsaye wajen neman yanci- Gidan yanci

Published

on

Shugaban sabon shirin nan na Gidan Yanci Sadiq Muhammad Mustapha, ya bayyana cewa shigo da matasa cikin harkokin da suka shafi al’umma hanya ce da za ta kawo gyara bisa matsalolin da Nijeriya ke fuskanta duba da cewa matasa su ne kashin bayan kowacce al’umma.

Sadiq Muhammad Mustapha Ya bayyana haka ne yayin taron fadakar da matasa kan hanyoyin da ya kamata su wajen kawo gyara musamman a harkokin siyasa da kuma matsalolin da suka shafi al’umma.

Zulaihat Danjuma daya daga cikin masu bada horon tace wannan shiri na gidan yanci yana zabura da matasa ta hanyar yadda ya kamata su bi domin kwatowa kansu yanci.

Ita ma Hafsat Bello Bahara da ta kasance cikin wanda aka na yiwa bitar ta bayyana cewa zasu Yi amfani da abinda suka koya ta hanyar da ya dace.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!