Connect with us

Labarai

Mun sallami ma’aikata fiye da 40 da aka samu da karbar cin hanci- EFCC

Published

on

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najriya EFCC, ta ce, ta sallami ma’aikatan ta sama da guda arba’in da aka samu da karbar cin hanci a cikin shekaru biyu da rabi.

 

Shugaban hukumar Ola Olukoyede ne ya nayyana hakan ga manema labarai a Abuja.

 

Ya ce, sama da mutane biyar daga cikin su su na jiran hukunci daga Kotu kan abin da suka aikata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!