Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Newcastle United ta dauki Callum Wilson daga Bournemouth

Published

on

Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Bournemouth, Callum Wilson, ya rattaba hannu a sabon kwantiragin shekara 4 da kungiyar Newcastle United kan kudi Yuro miliyan 20.

Wilson, mai shekaru 28, ya yi nasarar jefa wa Bournemouth kwallaye 67 a wasanni 187 da ya taka leda a kungiyar.

Dan wasan dan asalin kasar Ingila, ya ce, ya amince da komawa Newcastle United kai tsaye a dai-dai lokacin da ya samu labarin kungiyar na son daukar shi.

Da farko dai Aston Villa ta fara zawarcin dan wasan kafin daga baya ta janye batun, duba da Wilson yafi kaunar komawa Newcastle United.

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!