Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Nijar: An fara feshin magani kan Corona a makarantu

Published

on

Hukumomin a jahar Damagaram sun kaddamar da fara feshin maganin rigakafin Covid-19 a cikin makarantun boko

A sadiyar Litinin dinnan ne shugaban kwamitin yaki da wannan cuta kuma magatakardar fadar gwamnan jihar Damagaram ya jagoranci bikin kaddamar da feshin a cikin makarantar Mela Douaram da ke tsakiyar birnin na Damagaram.

Magatakardar ya bayyana cewa sun fara wannan aiki ne a wani mataki na kare daliban daga kamuwa da wannan cuta ta Covid-19.

Wakilin mu Yakubu Umar Mai Gizawa ya rawaito mana cewa tun a kwanakin baya ne dai gwamnati ta sanar da ranar daya ga watan Yuni mai zuwa a matsayin ranar ranar da za’a koma bakin ajijuwan makarantun bayan shafe tsawan lokaci suna rufe sakamakon yaki da ake da cutar Covid-19.

Labarai masu alaka:

Amsoshin tambayoyi 20 kan cutar Corona – Dr. Ibrahim Musa

Covid-19: Gwamnati ta bada damar cigaba da sufuri a Nijar

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!