Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da bijiro da wani sabon tsari da zai baiwa masu bukata ta musamman da sauran al’umma...
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin dawo da kudin London Paris Club da aka rabawa wasu Jihohi biyar na kasar nan da suka Dala biliyan 2 da...
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta fara baiwa jami’an rundunar da ke yaki da manyan laifuka ta FSARS horo na musamman na makonni biyu a Jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da sauyawa wasu manyan sakatarori hudu wuraren aiki, inda aka mayar da su ma’aikatun gwamnatin tarayya daban-daban. Shugabar ma’aikatan gwamnatin...
Hukumar kiyaye aukuwar haddura ta kasa FRSC ta fara aikin tantance kimanin mutane dubu 15 a mukamai daban-daban a ci-gaba da aikin tantance wadanda za ta...
Majalisar masarautar Kano ta mayar da dagatan nan guda biyar da ke karamar hukumar Kunchi bayan da aka dakatar da su a baya-bayan nan sakamakon wasu...
Cibiyar tattara bayanai a kasashen Afrika da gabatar da rahoto AFRI CIRD ta bukaci mahukunta su tashi tsaye wajen magance dabi’ar sayen kuri’u da wasu daga...
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince ta jinginar da rubunan abincin 20 daga cikin 33 da take da su ga bangarori masu zaman kan su har...
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada kudirin ta na cigaba da kula da lafiyar mata masu juna biyu da kananan yara ‘yan shekaru 5 zuwa kasa. Sakataren...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci sufeto Janar na ‘yan sanda Ibrahim Idris da ya janye gayyatar da ya yiwa dan takarar gwamnan jihar Osun a...