Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya ce rashin nasarar yi wa Sanata Dino Melaye kiranye ba zai taba gurgunta masa siyasa ba, in ji mai magana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya koma babban birnin tarayya Abuja bayan ziyarar kaddamar da wasu ayyuka da ya kai jihar Bauchi. A yayin ziyarar ta shugaba...
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce akalla mutane shida ne aka kashe a wani hari da mayakan Boko Haram suka kai a yankin Jidari Polio...
Jami’ar Karatu daka gida ta ja hankalin dalibai da jami’an tsaro da sauran al’umma gaba daya kan takardun jarrabawar na bogi da ke yawo a kafafen...
Rundunar yan sandan kasar nan ta yi bayani dalla-dalla kan yadda Sanatan kogi ta Tsakiya Sanata Dino Melaye ya yi yunkurin kubucewa daga hannun su da...
Majalisun dokokin kasar nan za su kafa kwamiti da zai binciki dalilin da ya sanya wasu tsageru suka yi kutse cikin zauran majalisar dattijai suka kuma...
Gwamnatin Kano za ta kafa kwamitoci a ma’aikatu don magance cin hanci da rashawa Babban Sakatare a bangaren Horaswa na ofishin shugaban ma’aikatan Jihar Kano Kabiru...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga kasashen yankin Afrika da su yi amfani da muhimmancin da lambar katin shaidar dan kasa ke da shi...
Bankin duniya ya ce, al’ummar kasar nan da ke ayyukan kwadago a kasashen ketare sun aiko da kudade cikin kasar nan da suka kai dala biliyan...
Wani kwararren mai bincike mai zaman kansa da kwamitin shugaban kasa da ke kwato dukiyar kasar nan da aka sace ya dauko hayarsa, Evangelist Victor Uwajeh,...