Majalisar wakilai ta yi barazanar kama shugaban hukumar bada agajin gaggawa ta Najeriya NEMA Alhaji Mustapha mai Haja, sakamakon gaza bayyanar sa karo na 3 gaban...
Majalisar dattijai ta ce a yau Juma’a ne zata mikawa shugaban kasa Muhammadu Buhari kunshin kasafin kudin bana da ta amince da shi a satin da...
Kotun tarayya da ke zaman ta a nan Kano da bayar da belin Tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau da wasu mutane biyu daka gurfanar...
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da ritayar da mataimakin gwamnan jihar injiniya Nuhu Gidado ya yi inda kuma ta yi masa fatan alheri a rayuwar sa...
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa NUC ta fitar da sunayen jami’o’in da ta amince sun dinga koyar da darussan da suka shafin digiri na biyu...
Shugaban hukumar hana fasakauri ta kasa wato Kwastam kanal Hameed Ali mai ritaya ya ce mafi akasarin ‘yan Najeriya da ke kukan yunwa a karkashin gwamnatin...
A yau ne a ke sa ran hukumar EFCC mai yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati zata gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kano Malam...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Alhaji Muslimu Smith a matsayin sabon shugaban hukumar kula da ayyukan ‘yansanda ta kasa. Alhaji Muslimu Smith wanda tsohon...
Kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta kasa NULGE ta yi barazanar gudanar da wata zanga-zangar gama gari matukar majalisun dokokin jihohi dana tarayya suka yi watsi da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya alkawarta daukar matakan da suka dace domin kamo bakin zaren dangane da wani sabani da ya bullo tsakanin babban Sufeton ‘yan-sandan...