Kungiyar masana kan magunguna ta kasa tayi gargadin cewa yawan mafani da maganin zazzabi na Paracetamol ba bisa ka’ida ba, ka iya haifar da ciwon koda...
Rahotanni daga jihar Adamawa na cewa yanzu haka dai al’ummar kauyen Pallam da ke yankin karamar hukumar Madagali na cikin dar-dar sakamakon harin da kungiyar Boko...
Hukumar kididdiga ta kasa ta fitar da rahoton farashin kayayyaki, wanda ke nuni da cewa an samu hau-hawar farashin kayayyaki, idan aka kwatanta da kaso 15...
Shugaban kungiyar yan jaridu na jihar Kano kwamared Abbas Ibrahim ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba zai farfado da Mujallar ‘yan jaridu mai suna...
Kungiyar tsofaffin sojoji ta RANAO ta bukaci a rushe uwar kungiyar tsofaffin sojoji ta Nigerian Legion da kuma kafa wata hukumar da za ta rika kula...
Gwamnatin tarayya ta bukaci al’ummar kasar nan su zama cikin shiri tare da sanar da hukumomi da zarar sun ji inda cutar Sankarau ta bulla, kasancewar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawar sirri da shugaban majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki da takwaransa na wakilai Yakubu Dogara a fadar Asorok da...
Kungiyar Dillalan mai ta kasa IPMAN ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta rushe gidajen mai sama da dubu biyu da aka ginasu ba akan...
Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta rika kula da shige da ficen makiyaya a kan iyakokin kasar nan. Sakataren kungiyar na...
A ranar 15 ga watan Junairun shekarar 1966 sojoji suka yi juyin mulki na Farko a Najeriya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar Firaminista na farko Sir...