Mai martaba sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II ya dakatar da mai Unguwar Badawa bakin Kwangiri daga aikinsa na mai Unguwa, a sakamakon goyon bayan dansa...
Gwamnatin tarayya tare da wasu gwamnatocin kasashen Afirka 22 sun dauki gabarar samar da wata doka da zata taimaka wajen harkokin inganta sufurin jiragen sama, duk...
Hukumar habaka harkokin kimiyya da fasaha ta kasa NITDA ta bukaci hukumomi da ma’aikatun gwamnati, hadi da bangarori masu zaman kan su do su yi taka...
Tsohon Gwamnan jihar Sokoto Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya bayyana cewa yan siyasa ne ke da hannu wajen kashe-kashen da ake samu a fadin kasar nan...
Tsohon Gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya dage ziyarar da yayi shirin kawo wa nan Kano. Da ya ke jawabi tsohon Sakataren gwamnatin jihar...
Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta ce ta kubutar da wasu ‘Yan kasar Afrika ta Kudu biyu da aka sace su a wani wurin aikin hakar ma’adinai...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe wasu mayakan Boko-Haram guda bakwai a maboyar su da ke dajin Sambisa. Mai magana da yawun rundunar Burgediya...
Gwamnatin tarayya ta bukaci jami’o’in Najeriya da su ci gaba da hadin kai da bangaren masana’antu a kasar nan domin habaka tattalin arziki da kuma harkar...
Majalisar wakilai ta tuhumi babbar jami’a mai kula da shirin gwamnatin tarayya na samar da aikin yi ga matasa NPOWER Hajiya Maryam Uwais kan rashin sanya...
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kama tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir David Lawal. Mukaddashin shugaban sashen hulda da jama’a na hukumar...