Majalisar masarautar Kano ta ce ta gamsu da yadda makarantar Gwadabe mai tasa Al’islamiya dake unguwar ‘yar mai shinkafi ke tafiyar da harkar koyo da koyarwar...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci malaman addinai a fadin jihar da su yi amfani da masallatan su da coci-coci wajen kiran mabiyan su da su rungumi...
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta kori wasu yansanda uku, biyu masu mukamin Sergent da kuma kofur guda daya bisa laifin barnatar da harsashi ba bisa...
Hukumar tsaro ta Civil Defence ta gargadi dillalan man fetur da su kuka da kan su kan boye man fetur da kuma karkatar da shi wanda...
A ranar irin ta yau 12 ga watan janairun a shekarar 1998 wani butuntun mai na kamfnain Mobil ya fashe a karkashin kasa inda ya zubar...
An gurfanar da wani magidanci mai shekaru sittin mai suna Inusa Aliyu da ‘yar sa Jamila Aliyu gaban wata babbar kotun shiyya da ke da zama...
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta binciki ko mayakan Boko-haram da suka tsere daga dajin Sambisa da kuma mayaka da suka tsere daga kasar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya a mince da nada Dr Ahmad Rufa’I Abubakar a matsayin shugaban hukumar liken asiri ta kasa NIA Mai baiwa shugaban...
Gwamnatin jihar Benue ta ce a yau Alhamis za ta yi bikin binne mutane 72 wadanda suka mutu jihar Benue ranar daya ga watan janairun wannan...
Bankin raya afurka ya musanta rade-raden da ke yawo a kafofin yada labaran kasar nan cewa ya fasa baiwa kasar nan rancen dala miliyan dari shida...