

Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ce ta cafke wani babban ɗan kasuwa dauke da hodar Ibilis mai nauyin Kilo Giram...
Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za ta bayar da takardar shaidar lashe zaɓe ga sabbin zababbun gwamnoni da yan majalisun jihohi da suka samu...
Gwamnatin jihar Kano ta nuna takaici bisa yadda masu ababen hawa musamman ƴan Adai-daita Sahu suke karya dokar tsaftar muhalli. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso,...
Majalisar Masarautar Bichi, ta bukaci da ta hada hannu da kungiyoyi masu zaman kansu da nufin samar da wadataccen hasken wutar lantarki a wasu yankunan masarautar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rage awanni biyu cikin lokacin aiki na ma’aiakata a fadin jihar, a wani mataki na kyautata musu a cikin watan Ramadan. Hakan...
Shugaban ƙasar Senegal Macky Sall ya bai wa ƴan sanda umarnin daukar matakan da suka dace domin ganin an samar da tsaro, bayan mummunar zanga-zanga da...
Mutane da dama na yin amfani da kayan marmari lokacin azumi sabanin yadda suka saba a baya. Sai dai mutane na kokawa kan yadda a duk...
Jam’iyyar NNPP ta ce, ta dakatar da zanga-zangar lumana da ta shirya gudanarwa yau Alhamis a jihar Kano domin nuna kin amincewa a kan soke zaben...
Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya bayyana cewa kawo yanzu an samu rahotanni da dama na ganin jinjirin watan Ramadan na shekarar 1444H a wasu...
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero ya umarci ma’aikatan gwamnati a kasa da su fara yajin aiki daga ranar Larabar makon gobe. Ya kuma ba...