

Kungiyar kwallon kwando ta Najeriya D’Tigers ta ce za ta yi duk mai yuwuwa wajen ganin ta samu tikitin buga gasar cin kofin kwallon kwando ta...
Mai horos da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernor Rohr, ya ce ‘yan wasan kasar da suka nuna hazaka a wasannin sada...
Asusun tallafawa Ƙananan yara na Majalisar ɗinkin duniya UNICEF, ya ce ya samu nutsuwa bayan da masu garkuwa da mutane suka saki ɗaliban makarantar Salihu...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙara wa’adin mako guda kan hutun da ta bai wa daliban makarantun firamare da sakandire a faɗin jihar. Kwamishinan ilimi na jihar...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, a kalla yara miliyan 100 a yankin Afrika, sun karɓi rigakafin cutar Polio a shekarar da ta gabata. Shugaban...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta ce, a shirye ta ke ta sake tafiya yajin aiki. Shugaban ƙungiyar Farfesa Emmanuel Osodeke ne ya bayyana hakan...
Ƙasar Amurka ta kai harin sama a yankin Bughra da ke Kabul babban birnin Afghanistan. Amurkan ta ce, ta kai wannan hari ne da niyyar riskar...
Ma’aikatar ilimi mai zurfi ta jamhuriyyar Nijar ta ɗage ranar komawa karatu a jami’o’in ƙasa daga 1 ga watan Satumba mai kamawa zuwa 13 ga watan....
Hukumar kiyaye abkuwar haddura FRSC anan Kano ta ce, za ta rufe hanyar Kano zuwa Kwanar huguma-Kari a yau Litinin. Shugaban hukumar Zubairo Mato ne ya...
Gwamnatin jihar Sokoto ta ƙaddamar da wani sabon shirin zamanantar da Almajirci da karatun tsangayu da ta kwaikwayo daga ƙasar Indonesia. Gwamnatin ta kafa wani kwamiti...