

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da rushe hukumar kwashe shara ta jihar REMASAB. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya bayyana hakan yayin zantawarsa da...
Gwamnatin jihar Kano ta fara biyan kuɗaɗen diyya ga al’ummar yankin ‘yan Sabo a karamar hukumar Tofa. Diyyar dai ta biyo bayan karɓar gonakin da kuma...
Kungiyar kwallon kafa ta Tottenham ta nada Nuno Espirito Santo a matsayin sabon mai horarwa. Nuno dan kasar Portugal ya bar kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta ce za ta samar da wasu dabaru a guraren zubar da shara a fadin jihar. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim...
Hukumar Shirya jarabawa shiga manyan makarantu, JAMB, ta ce ba zata sake yin wata jarabawa ga kowane rukuni na daliban da suka rubuta jabarawar ta bana...
Sanatocin jam’iyyar PDP guda hudu sun sanar da sauyin sheka daga jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, a yayin zaman majalisar na...
Ƴan bindiga sun buɗe wuta ga jerin gwanon motocin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar ganduje a daren jiya talata. Rahotanni sun ce ƴan sanda uku ne...
Hukumar KAROTA ta ce, daga yanzu lasisin tuƙa adaidaita sahu a Kano ya koma Naira dubu ɗari maimakon dubu takwas da ake yi a baya. Shugaban...
Gwamnatin Tarayya ta umarci Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya da ta yi kira ga mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Gernot Rohr, wajen...
Ministan Matasa da Wasanni, Sunday Dare, ya ce kwanannan za a dage dokar hana ‘yan kallo shiga filin wasa da Kwamitin Gwamnatin Tarayya kan yaki da...