

Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta sanar da karin sabbin mutane dari biyu da tamanin da daya da suka kamu da cutar corona a...
Gwamnatin jihar Nassarawa ta tabbatar da kama wanda ake zargi da kashe shugaban jam’iyyar APC na jihar, chief Philip Tatari Shekwoa a watan Jiya. Gwamnan jihar...
Wata tankar mai ta kama da wuta a yankin Magboro da ke babbar hanyar Lagos zuwa Ibadan. Rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da...
Jami’an hukumar leƙen asiri da haɗin gwiwar wasu jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa na ƙasar nan sun cafke Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban kwamitin...
Rahotanni daga jihar Katsina na cewa ‘yan fashi sun yiwa manoma bakwai yankan rago tare da yin gaba da wasu mutum 30 a karamar Hukumar Sabuwar...
Da alama Malaman addinin Musulunci a Najeriya sun soma dawowa daga rakiyar Gwamnatin Muhammadu Buhari sakamakon abin da suke cewa rashin mayar da hankali wajen magance...
Hukumar wasan kwallon kurket ta Najeriya wato NCF ta shirya kaddamar da tsohon dan wasan kasar Sri Lanka Asanka Gurusinha a matsayin sabon mai horas da...
Ministan matasa da wasanni Sunday Dare, ya ce, ma’aikatar wasanni taki amincewa da kudirin kashe sama da naira miliyan 81 wajen daidaita tsawon ciyawa a filin...
Kotun majistiri dake zamanta a Gyadi Gyadi karkashin mai sharia Auwal Yusuf ta dage sauraron karar wata mace mai suna Fatima Umar wadda ake zargi da...
Kotun majistiri dake zamanta a Gyadi Gyadi karkashin mai sharia Auwal Yusuf ta dage sauraron karar Malam Lurwanu Tasiu wanda ake zargi da damfarar wani kusan...