

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta kaddamar da sabon mai horaswa dan kasar Faransa Lione Emmanuel Soccia da wasu ‘yan wasa 9 da zasu wakilceta...
Zakaran dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Juventus Cristiano Ronaldo ya kara kamuwa da cutar Corona karo na biyu a cikin wata guda. Ronaldo dai ya...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Everton Carlo Ancelotti ya bada hakuri kan raunin da dan wasan Liverpool Virgil van Dijk ya samu a karawarsu...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles ta dawo mataki na 32 a duniya a cikin jadawalin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar...
Majalisar kula da addinai ta kasa NIREC karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmai Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III, da kuma shugaban kungiyar kirstoci ta kasa...
Shugaban kwamitin kula da harkokin soji na majalisar dattijai Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya yiwa al’ummar kasar nan bayani kan matakan...
Majalisar wakilai ta koka kan karancin kasafin kudaden da gwamnatin tarayya ke warewa ma’aikatar kimiyya da fasaha don gudanar da ayyukan su. Shugabar kwamitin majalisar kan...
Kwamitin gudanarwar hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ya nada tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Austin Eguavoen a matsayin sabon...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta bada umarnin dawowa ci gaba da gasar cin kofin kwararru ta kasa na kakar wasa ta shekarar 2020/2021 a...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe naira miliyan tamanin wajen sayo madarar tamowa. Gwamnatin jihar ta ce, ta sayo akalla katan dubu uku da dari shida da...