

Ƴan Najeriya na ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan cikar wa’adin makonni biyu na yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnati da ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar, ba tare...
Masana sun fara sharhi kan shirin hukumar zaɓe ta jihar Kano na gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a watan Janairun baɗi. Dr. Sa’id Ahmad Dukawa...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da rasuwar mutane takwas a wani harin ‘yan bindiga. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar SP Isa...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta ce an sami karin mutane 164 da ke dauke da cutar Covid-19 a jiya Litinin. Hukumar ta tabbatar...
A daren jiya Litinin ne hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano wato KAROTA ta kwashe kayayyakin ƴan kasuwar sayar da kujeru da kayan katako...
‘Yan wasan kasar Tunisia biyu Ferjani Sassi da Seifeddine Khaoui sun kamu da cutar COVID-19. An gudanar da gwajin cutar ne kan ‘yan wasan bayan fafatarwar...
Dan wasan gaban kasar Brazil Robinho ya sake komawa kungiyar ta farko Santos da ya bari yayin da yake tasawa a fagen wasan kwallon kafa yana...
Aisha Sani Bala Wani bincike da kwararru a fannin kiwon lafiya na hukumar lafiya ta duniya suka gudanar a shekarar 2013 ya gano cewa fiye da...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta ce za a kara yi wa daukacin tawagar ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles gwajin cutar...
Masana a fannin kiwon lafiya sun alakanta yawaitar samun zazzabin cizon sauro da yanayin damuna, wanda a ko wace shekara a kan samu yawaitar jama’a da...