

Gwamnatin jihar Kano ta fara dashen bishiyoyi kimanin miliyan 2 a sassan jihar Kano da nufin magance kwararowar Hamada da zaizayar ƙasa gami da ambaliyar ruwa....
Gwamnatin tarayya ta ware ranar sha shida ga watan Satumbar kowacce shekara a matsayin ranar shaidar katin dan kasa da nufin wayar da kan al umma...
Shugaban hadaddiyar kungiyar manoman shinkafa ta kasa reshen jihar Kano ya bayyana ambaliyar ruwa da ake samu a damunar bana da cewa shi ne ya janyo...
Alhaji Babangida Lamido na jam’iyyar APC yace bai kamata a janye tallafin man fetur ba, kamata ya yi gwamnatin kasa ta wayarwa da talakawa kai kan...
Barrista Ismail Ahmad yace bai kamata mutane su rika kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba saboda irin manyan ayyukan raya kasa da gwamnatin ke yi...
Faisal Jazuli daga jam’iyyar APC a jihar Jigawa kalubalantar jam’iyyarsu yayi dangane da irin halin matsin rayuwa da yace al’ummar kasar nan ke fuskanta a halin...
Jarumi Akshey Kumar ya bayyana cewa dansa Aarav ya zabi ya tsaya ya dogara da kansa ba wai ya jingina da daukakar mahaifinsa jarumi Akshey Kumar...
Shugaba kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wani tambari da za a rika amfani da shi wajen gudanar da bikin ranar yancin kai a kasar nan...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta zakulo mutanne 10 da wani gini ya danne bayan ruftawar sa a unguwar gwammaja ‘yan-kosai dake karamar hukumar dala....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnatin sa ta rika ciyo bashi daga kasashen ketare matukar ana son a magance matsalar da...