

Gidauniyar tallafawa harkokin kidaya ta majalisar dinkin duniya tare da hadin gwiwar cibiyar kula da harkokin lafiya ta jami’ar garin Badin za su fara aikin yi...
Gwamnatin jihar Lagos ta bayar da umarnin bude makarantun Firamare da sakandare na gwamnati da kuma masu zaman kansu a ranar 21 ga watan nan da...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin hanzarta bude makarantun kwalejojin fasaha guda shida a jihar domin bai wa daliban ajin karshe na sakandire damar rubuta...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ƙulla yarjejeniya da ƴan kasuwar Gwari ta kwanar Gafan dake ƙaramar hukumar Garin Malam a nan Kano. Hisbar ta ƙulla...
Ƙungiyar tabbatar da aminci da kyautata ayyuka a jihar Kano ta goyi bayan gwamnatin Kano a kan yunƙurin ta na samar da titin jirgin ƙasa. Bayanin...
Ministan kwadago da samar da aikinyi, Dr Chris Ngige ya ce, za su zauna yau Asabar da gamayyar kungiyoyin kwadago kan batun karin farashin kayayyaki sakamakon...
Hukumar kula da bangaren samar da wutar lantarki ta kasa NERC ta kara fayyace yadda farashin lantarki zai kasance. Hukumar ta NERC ta ce karin kudin...
Fitaccen attajirin nan kuma shugaban gidauniyar Bill and Melinda Gates, Mr Bill Gates, ya ce, duk da cewa hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce babu...
Ministan kula da harkokin mata Pauline Tallen ta bukaci da a rika aiwatar da hukuncin kisa kan wadanda aka kamasu da laifin fyade. Pauline Tallen ta...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce, Najeriya ta gaza kuma tana daf da zama kasa da ke neman rugujewa. Olusegun Obasanjo ya ce Najeriya ta...