

Masu garkuwa da mutane sun saki Juwairiyya Murtala ‘yar ‘dan majalisar dokokin Kano mai wakiltar karamar hukumar Danbatta Murtala Musa Kore da aka sace. Jaridar intanet...
Masani akan al’amuran siyasar nan, Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa na jami’ar Bayero dake nan Kano ya ce, babu dadi matuka sauyin shekar da ‘dan takarar gwamnan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bai wa masu sayar da dabbobi a bakin titunan jihar wa’adin awanni 24 kan su tashi daga wuraren da suke sana’ar. Hakan...
Cibiyar dakile bazuwar cutuka ta kasa NCDC ta sanar da samun karin mutum 576 dauke da cutar Covid-19 a ranar Talata, a jihohi 21 na kasar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar damke wasu gungun ‘yan fashi, dake bin mutane har gida da makamai suna kwace musu kudi da kuma...
Hukumar lura da cibiyoyin lafiya da asibitoci masu zaman kansu ta Kano PHIMA ta rufe wani dakin shan magani dake unguwar Rafin Dan Nana a yankin...
Dan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar PRP Malam Salihu Sagir Takai ya ce yanzu haka ya shirya ficewa daga jam’iyyar ta PRP mai ‘dan mukulli. Daraktan...
Fadar shugaban kasa ta ce it ace ke da alhakin sauke manyan hafsoshin kasar nan. Wannan na kunshe ta cikin sanarwar da fadar shugaban kasa ta...
Shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila ya baiwa shugaban hukumar da ke kula da yankin Niger Delta Godswill Akpabio wa’adin kwanaki biyu da ya bayyanawa majalisar sunayen...
Gwamnatin Afrika ta kudu a yau talata ta sanar da cewa ministocin ta biyu sun kamu da cutar corona . Ministocin wadanda a jiya litinin rahotanni...