

Dakarun Operation Lafiya Dole na rundunar sojojin kasar nan sun kashe ‘yan kungiyar ISWAP da Boko Haram guda takwas a jihar Borno. Hakan na cikin wata...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Hotspur Jose Mourinho yana zawarcin dan wasan gaban Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da ke kasar Spain,...
Daga Anas Muhammad Mande Kasar Spain ta gayyaci dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton Wanderers da ke kasar Ingila Adama Traore, da ya shiga cikin...
Daga Abdullahi Isa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada tsohon dan wasan Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Daniel Amokachi a matsayin mai taimaka masa...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta yi wasanta na gaba na neman tiketin halartar gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2021, a watan...
Daga Mu’azu Tasi’u Abdurrahman Wani sabon al’amari da a iya cewa ba a saba gani ba, shi ne yadda ake ganin masu Babura masu kafa biyu...
Kungiyar gwamnonin kasar nan tace kimanin jihohi ashirin da tara suka karbi tallafin kudi daga gwamnatin tarayya domin inganta bangaran lafiya a matakin farko wajan gudanar...
Majalisar zartaswa ta jihar Jigawa ta bada kwangilar gina sababbin matatun ruwa guda shida akan kudi naira miliyan 173. Kwamishinan yada labarai na jihar, Bala Ibrahim...
Gwamnatin tarayya ta kwaso wasu ‘yan kasar nan mazauna Afirka ta kudu su 186 wadanda suka makale acan sakamakon cutar corona. A cikin wata sanarwa mai...
Masu gudanar da kananan sana’oi daban-daban anan Kano na ci gaba da bayyana irin yadda annobar cutar corana ta jawo musu cikas a cikin harkokin kasuwancin...