Daga Nasiru Salisu Zango farfesa Babagana Umara Zulum shine Gwamna da yanzu ya zama zakaran gwajin dafi a cikin gwamnonin Nigeria. Kokarinsa da jajircewarsa wajen kare...
Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta karrama wakilin Freedom Radio a jihar Kaduna Abubakar Jidda Usman matsayin Dan Jarida mafi kwazo wajen kawo rahoton aikin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kai ziyara ga hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa a jiya Laraba Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh Muhammad Haroun Ibini...
Yayin da aka shiga fargaba a Kano tun bayan bullar zazzabin Lassa, likitoci sun yi kira da a kwantar da hankali domin dukkan mutanen da ake...
Har yanzu labarin matashin nan Suleiman Baba Yaro da ya tsinci dami a kala bayan soyayyar social media, da ta zame masa sanadin kulla alakar I...
Mai martaba sarkin Kano Mallama Muhammadu Sunusi na II ya yi kira ga daukacin al’ummar jihar Kano da su kwantar da hankulan su tuni hukumomin lafiya...
Mai martaba sarkin Kano Mallama Muhammadu Sunusi na II ya yi kira ga daukacin al’ummar jihar Kano da su kwantar da hankulan su tuni hukumomin lafiya...
Al’ummar yankin Doka dake kasuwar magani a jihar Kaduna sun shigar da karar wani mutum mai suna Alla Magani da suke zargi da maita. Rahotonni sun...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yace dabiar sa ta tabbatar da al’amuran rayuwa su kasance kamar yadda Allah yaso shi ne sanadin da yasa...
Gamayyar kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JOHESU ta yi barazanar tafiya yajin aikin sai baba ta gani matukar gwamnatin tarayya ta gaza biya musu bukatun su....