

Hukumar kwallon Tennis, ta duniya ITF, ta sanar da dage wasannin share fagen shiga gasar Fedaration cup, da wasan karshe na gasar sakamakon tsoron yaduwar cutar...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Atlentico Madrid Diago Simeone yayi amfani da ‘yan wasa a baya wajen hana kungiyar kwallon kafa ta Liverpool sakat...
Hukumar Hisbah ta karamar hukumar Fagge a nan Kano ta cafke wani mutum da ake zargi da yiwa mata kwalliya da kunshi Ana zargin mutumin da...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce za ta binciki korafin da wata kungiya Concern for Prudent tayi...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Habu Sani Ahmad ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajan ganin ya kawar da dabi’ar nan ta shaye-shaye dake kara...
Sakataren gwamnatun jihar Kano Alhaji Usman Alhaji yace gwamnatin jihar Kano ya ce ,jihar Kano ta samu sarakuna masu biyayya da rikon Amana. Alhaji Usman Alhaji...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa sabbin Sarakunan Kano da Bichi wasikar shedar nadi a yanz- yanzu. Da fari dai Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje...
Ana saran nan gaba kadan a yau Laraba Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje zai mikawa sabon sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero da kuma sabon sarkin...
Shugaban cibiyar wayar da kan al’umma da karfafa musu gwiwa kan zamantakewa malam Auwal Salisu ya ce rashin bin koyarwar addinin islama da bijirewa al’adun bahaushe...


Farashin gangar danyen mai na ci gaba da faduwa a kasuwannin duniya sakamakon sabanin da ke tsakanin kasashen Saudiya da Rasha da kuma bullar cutar Corona....