

Kungiyar kwadago ta kasa NLC, reshen jihar Kano ta bukaci ma’aikata gwamnati dasu kara himma wajen daukar matakan kariya na yakar cutar Corona a fadin jiha...
Tsohon kwamishinan harkokin matasa da wasanni na jihar Gombe Alhaji Faruk Yarma, ya yi kira ga hukumomi a dukkanin matakai , da su samar da sahihan...
A wata takarda mai dauke da sa hannun sakataren yada labaran mataimakin gwamna Hassan Musa Fagge, ta bayyana wadan da aka nada hadiman kamar haka ....
Daga ranar Juma’a 27 ga Watan Maris din nan, da karfe 12 na dare ne za a rufe duk iyakokin shigowa jihar Kano, duk cikin kokarin...
Maaikatar ilimin jahar Kaduna ta bibiyi wasu daga cikin makarantun kudin da ta samu labarin cewa basu bi umarnin da maaikatar ta bayar ba na cewa...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta gurfanar da wani matashi mai suna Umar Farouq mazaunin unguwar Sharada bisa zargin yin batanci ga Allah (s.w.a). Hukumar Hiisbah...
Kungiyar direbobi masu lodi a tashar mota dake NNPC Hotoro, sun shigar da karar hukumar KAROTA da kwamishinan ‘yan sandan Kano da babban sufeton ‘yan sanda...
Kungiyar ‘yan kasuwar kantin kwari ta sanar da cewa ta mayar da lokacin shiga kasuwar daga karfe 10 na safe, sannan a tashi karfe 5 na...
Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a garin Madobi dake nan Kano ta cigaba da shari’ar jami’in ladiyar nan Sani Dahiru wanda ake zargi da yiwa wata...
Rundunar yansandan Jihar Kano ta ce za ta rinka karbar korafin da yazamo dole ne kawai ta wayar Salula domin kaucewar yaduwar cutar Korona a fadin...