

Kungiyar masu kiwon zuma ta kasa wato Apicultural society of Nigeria, ta ce, za ta dauki tsauraran matakai kan masu sayarwa jama’a gurbatacciyar zuma. A cewar...
Hukumar ya ki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC, zata binciki tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, bisa kan zargin karkatar da...
Gwamnatin jihar Kano ta samar da layukan waya biyar wadanda jama’a za su yi amfani da su, don neman daukin gaggawa da zaran sun ga wata...
Daga cikin damben da akayi akwai dambe tsakanin shagon Alhazai da shagon Kwarkwada turmi uku babu wanda ya samu nasara bahagon Ibro da Dunan Yellow suma...
Rundunar Sojin kasar nan ta musanta labarin kai mata hari a Barikin Maimalari dake jihar Borno, da aka ce ‘yan Boko Haram sanye da kayan Majalisar...
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wasu daliban makarantar sakandiren kimiyya da fasaha ta garin Dawakin Tofa, sakamakon tarzoma da suka gudanar a daren jiya Juma’a....
Tawagar jami’ai daga fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta kawo ziyarar ta’azyya ga mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II yau Asabar a fadarsa. Tawagar...
Gamayyar masu shirya fina-finan Hausa sunyi wani zaman na musamman don kawo gyara a masana’antar. Zaman wanda ya gudana a ranar alhamis din da ta gabata,...
Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen jihar Kano, ta bayyana rasuwar Kabiru Baleriya, a matsayin wani gibi da za’a dade ba a cike shi ba....
Gwamnatin jihar Kano, zata kashe sama da naira miliyan dari biyar don fara gini tare da samar da sauran kayan ayyuka na gina gurin atisayen Soji...