

Kungiyar bunkasa Ilimi da al’amurran jama’a da Dumukoradiyya SEDSAC, ta yi kira gwamnatoci a dukkanin matakai da su rubanya kokarin su wajen yaki tare da kawo...
Hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta kasa FRSC, za ta fara kama masu cun kusa jama’a a ababen hawa. Hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta kasa (FRSC), ta...
Shugaban kungiyar taimakon matasa ta Arewa, KuleChas Arewa kwamrade Abdullahi Aliyu ya yi kira ga kungiyoyi masu zaman kansu dasu taimakawa gwamnati a kokarin da take...
Harkokin wasanni na kara samun tsaiko da koma baya ta bangarori da dama sakamakon cutar Corona Virus, mai lakabin Covid 19. Sai dai duk da haka...
Kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano ta ce za ta ci gaba da aiki tukuru wajen ceto rayukan al’umma musamman a wannan lokacin da ake...
‘Yan bindiga sun sace yayan gwamnan jihar Bauchi Bala Abdulkadir Muhammed, Alhaji Adamu Muhammed a daren jiya Laraba. Rahotanni sun ce yan bindigar wadanda suka sace...
Gwamnatin tarayya, ta ce, ta rufe fadar shugaban kasa ne a jiya Laraba sakamakon ci gaba da yaduwar cutar Corona. Wannan na cikin wata sanarwa da...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC, reshen jihar Kano ta bukaci ma’aikata gwamnati dasu kara himma wajen daukar matakan kariya na yakar cutar Corona a fadin jiha...
Tsohon kwamishinan harkokin matasa da wasanni na jihar Gombe Alhaji Faruk Yarma, ya yi kira ga hukumomi a dukkanin matakai , da su samar da sahihan...
A wata takarda mai dauke da sa hannun sakataren yada labaran mataimakin gwamna Hassan Musa Fagge, ta bayyana wadan da aka nada hadiman kamar haka ....