

A jiya jumu’a ne aka bude masallacin jumu’a na Umar Sa’id Tudunwada dake gidan rediyon manoma a unguwar Tukuntawa dake nan Kano. Wazirin Kano, Mallam Sa’ad...
Gamayyar kunigiyo masu zaman kansu a nan jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana yau juma’a a nan Kano domin nuna takicinsu kan yadda yan jaridu...
Gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi sun kasafta naira biliyan dari shida da casa’in da uku da miliyan dari biyar da ashirin da tara a...
Gwamnatin tarayya ta ce ta cimma yarjejeniya da gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan game da yadda za a aiwatar tsarin biyan mafi karanci albashi ga ma’aikatan...
Shirin Kowane Gauta na ranar 4-10-2019 tare da Adam Sulaiman. Download Now
Shirin Inda Ranka na ranar 18-10-2019 tare da Yusuf Ali Abdalla A cikin shirin za ku ji cewa, wata makarantar ‘yan mari a nan Kano ta...
Mahaifin daya daga cikin yaran nan ‘yan jihar Kano da aka sace aka kai su Jihar Anambra, Malam Auwalu Ango ya bayyana cewa bayan an sace...
An fi lura da cewa, iyaye mata ke dorawa ‘yara talla musammama ‘yan-mata, ba tare yin la’akari da lokutan zuwa makaranta ba, wanda hakan ke baiwa...
A kwanakin nan ministan ayyukan gona Alhaji Sabo Nanono yace a Najeriya, ba’a yunwa kuma abincin Naira talatin ya ishi dan Najeriya yaci ya koshi....
Gwamnatin jihar Bauchi ta sauke shugaban makarantar Sakandiren hadaka ta Hassan Usman Katsina sakamakon hana daliban makarantar isashshan abinci. Kwamishinan ilimi na jahar ta Bauchi Dr...