Connect with us

Labarai

Ra’ayoyin Kanawa kan hisabin da Freedom Radio ta yi kan yan majalisa

Published

on

Mutane da dama a Kano sun soma tofa albarkacin bakinsu kan rahoton Freedom Radio game da gabatar da kudurorin yan Majalisar Dokokin jihar a shekarar 2024.

 

A safiyar yau Litinin ne Freedom Radio ta fitar da rahoton, wanda ya nuna yadda wasu yan majalisar suka yi rawar gani wajen kai kuduri, yayin da wasu kuma suka gaza yin katabus.

Domin ganin wannan rahoto, danna adireshin da ke kasa.

https://www.facebook.com/share/1AN742rrCg/

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!