Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Saƙon Barka da Sallah Daga Amb. Yunusa Yusuf Hamza

Published

on

Sponsored

SAKON BARKA DA SALLAH DAGA NI AMB.YUNUSA YUSUF HAMZA ( FALAKIN SHINKAFI,JARMAN MATASAN AREWA)

Alhamdulilah godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da Ya nuna mana wannan rana ta karamar Sallah bayan kammala ibadar azumin watan Ramadan. Ya Allah muna rokonka da sunayen Ka tsarkaka, da Ka karbi ibadun mu, Ka gafarta mana, Ka jikan iyayen mu, kakannimu da sauran yan’uwa Musulmi. Allah Ka kara rufa mana asirin mu duniya da lahira.
Ina adduar Allah madaukakin Sarki yabawa kasarmu ta najeriya zaman Lafia mai dorewa,ya yalwata arzikinta,Allah ya karawa shuwagabanni mu Lafia.

Taqabbalallahu Minna Wa Minkum.

AMBASSADOR YUNUSA YUSUF HAMZA (FALAKIN SHINKAFI, JARMAN MATASAN AREWA)

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!