Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Naɗin Muhammadu Sanusi a matsayin Khalifan Tijjaniya alheri ne ga Najeriya – Jagororin Tijjaniya

Published

on

Wasu daga cikin manƴan shehunan ɗarikar Tijjaniya sun bayyana zabar sarkin Kano na goma sha huɗu a daular fulani Malam Muhammadu Sanusi na 2 a matsayin khalifan ɗarikar Tijjaniya a Najeriya da cewa alheri ne ga kasar.

 

 

Shehunan ɗarikar Tijjaniyar sun bayyana hakan ne yayin wata ziyarar mubaya’a da suka kai wa tsohon gwamnan babban bankin na Najeriya a gidan sa da ke Kaduna.

 

A cewar su kafatanin mabiya ɗarikar Tijjaniya a duniya suna alfahari da nadin Malam Muhammadu Sanusi na biyu a matsayin shugaban ɗarikar Tijjaniya a Najeriya

 

Ziyarar wadda wakilan shugaban ɗarikar ta duniya Sheikh Abdul-Ahad Nyass suka kai masa sun ce sarkin na Kano na goma sha hudu a daular fulani mutum ne na gari da ya dace da jagorancin Tijjaniya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!