Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sojoji sun gargaɗi masu katsalandan kan matsalar tsaro

Published

on

Rundunar sojin kasar nan ta ce lokaci ya yi da ƙasashen duniya za su daina nuna mata yatsa game da yadda ta ke gudanar da ayyukanta na samar da tsaro.

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar sojin Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a wata sanarwar bayan taro da ya fitar jiya Litinin a Abuja.

Wannan dai na zuwa ne daidai lokacin da matsalar rashin tsaron ke ci gaba da ta’azzara a wasu yankunan ƙasar nan.

Cikin sanarwar rundunar sojin ta lashi takobin ci gaba da gudanar da aikinta na tabbatar da tsaro da hadin kan Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!