Connect with us

Barka Da Hantsi

Tattaunawa kan karfafa gwiwar mata wajan da’awa da yada ilimi addinin musulunchi

Published

on

Shirin Barka da Hantsi Ibrahim Ishaq Dan'uwa Rano 27-01-2022

A cikin shirin na wannan ranar, an tattauna ne kan hanyoyin karfafa gwiwar mata wajen shiga harkokin da’awa da yada ilimi addinin musulunchi, da kuma tallafawa marayu da masu rangwamen gata.

Baƙin da aka tattauna dasu, sun haɗar da shugabar gamayyar kungiyoyin mata musulmai ta Afirka reshen jihar Kano, Aisha Muhammad Yahaya da malama Sa’a Na Ta’ala Kurawa, sakatariya a gamayyar wannan kungiyoyi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!