Connect with us

Labarai

Tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa Ibrahim Galadima  ya rasu

Published

on

Allah yayiwa tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa Ibrahim Galadima  rasuwa, a jiya  Asabar bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

An haifi Marigayin, a ranar 15 ga Fabrairu, 1948, ya kuma jagoranci hukumar kwallon kafa ta kasa NFF tsakanin 2002 zuwa 2006, tare da ba da gudummawa wajen bunkasa harkar kwallon kafa a cikin gida da kasashen waje.

Haka kuma ya taba zama shugaban hukumar wasanni ta jihar Kano, inda ya taka muhimmiyar rawa wajen habaka wasanni tun daga matakin kasa har zuwa na kasa da kasa.

Za a gudanar da sallar jana’izarsa, a yau Lahadi, 19 ga Afrilu, 2026, da karfe 10:00 na safe a Masallacin waje dake karamar hukumar Fagge a jihar Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!