Connect with us

Addini

Ya kamata matasa su mayar da hankali wajen dogaro da kai – Malam Muhammadu Sanusi II

Published

on

Ya kamata matasa su mayar da hankali wajen dogaro da kai - Malam Muhammadu Sanusi II

Mai Martaba Sarkin Kano na goma sha huɗu, kuma Khalifan Tijjaniyya a ƙasar nan Malam Muhammadu Sanusi II, ya shawarci matasa da su mayar da hankali wajen dogaro da kai.

Sarkin ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis, yayin da ya yada zango a masallacin Sheikh Ahmadu Tijjani da ke garin Hadejia, a kan hanyarsa ta zuwa Mauludi jihar Yobe.

Ga ƙarin bayani a wannan rahoto da Jazuli Muhammad Hadejia ya hada mana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!