Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Yadda aka samu karuwar masu dauke da cutar COVID-19 a Najeriya

Published

on

Hukumar dakilen cutuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta ce an samu karin mutum dari da talatin da biyu na adadin wadanda suka harbu da cutar Corona jiya Litinin a fadin Najeriya.

Hukumar a shafinta na Twitter ta ce mutum dubu hamsin da shida da dari uku da tamanin da takwas ne aka tabbatar sun harbu da cutar tun daga bullarta Najeriya kawo yanzu.

Sama da mutum dubu daya ne annobar ta yi ajalinsu a Najeriya.

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce sama da mutum dubu dari uku ne suka harbu da cutar cikin sa’o’I ashirin da hudu a fadin duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!