Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

‘Yan Najeriya 186 ne aka kwaso daga kasar Afrika ta Kudu

Published

on

Gwamnatin tarayya ta kwaso wasu ‘yan kasar nan mazauna Afirka ta kudu su 186 wadanda suka makale acan sakamakon cutar corona.

A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawun ministan harkokin kasashen wajen kasar nan Sarah Sanda, ta ce jirgin ‘yan Najeriyar ya bar filin jirgin saman Tambo da ke birnin Johannesburg da misalin kare hudu da rabi agogon kasar ta afurka ta kudu a yau Alhamis.

Ya zuwa yanzu dai acewarta jimillar ‘yan NAJERIYA dubu goma ne wadanda aka rufe kofa da su a wasu kasashen duniya sakamakon cutar covid-19 aka dawo da su gida.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!