Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta kafa Kwamitin wucin gadi na mutane 7 da zai zagaya yankunan da ake fama da ƙamfar ruwa tare da gudanar...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta bayyana cewar dokar hana goyo a kan babur da aka sanya a jihar na nan...
Wasu ma’aikatan kamfanin rarraba wutar lantarki shiyyar Kano KEDCO guda biyu sun rasa rayukan su, sanadiyyar hatsarin mota da ya rutsa da su a kan hanyar...
Siyasar Kano dai aka ce sai Kano, Malam Salihu Sagir Takai dai daya ne daga cikin manyan ‘yan takarar gwamnan Kank a zabukan shekara ta 2011,...
Wani magidanci a jihar Kaduna ya fede cikin sa da wuka sanadiyyar zafin cutar gyambon ciki wato (Ulcer) dake damun sa. Wannan al’amari dai ya faru...
‘Yan kasuwa a jihar Kaduna sun roki gwamnan jihar Malam Nasir El-rufa’i kan ya bude musu kasuwannin jihar domin ci gaba da kasuwanci. Shugaban kungiyar ‘yan...
Hukumar tsara birane ta jihar Kaduna ta rushe gidaje sama da 50 a filin idin bare-bari dake yankin kofar Kona a Zariya. Cikin wata zantawa da...
Dalibai 2,700 ne suka zana jarabawar farko ta neman samun damar tafiya karatun zama likita kasashen Ketare , wadda gwamnatin jihar Jigawa ta shirya don zabar...
Akwai yiwuwar cewa tsohon dan wasan Liverpool da Chelsea dan kasar Ingila Daniel Sturridge ,zai koma wasan Kwallon a gasar kasar Amurka ta ‘Major league...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci iyayen yara da su baiwa jami’an lafiya hadin kai yayin da ake aikin rigakafin zazzabin cizon sauro, wanda ake gudanarwa a...