Gwamnatin jihar Kano tace babbar illa ce ga ilimin matasa yadda suke amfani da kafofin sada zumunta ta hanyar da bata dace ba. Gwamna Dr Abdullahi...
Gwamnatin jihar Kano ta sahale wa kwamitin amintattu na ‘yan fansho ya gudanar da aikin tantancewa ga ‘yan fansho domin hada bayanai da alkaluman wadanda ke...
Asibitin idanu na Makka da ke nan Kano, ya gudanar da aikin idanu kyauta tare da yin gwaje-gwaje ga masu fama da lalurar idanu a wani...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta jihar Kano ta jaddada aniyarta na ci gaba da bibiyar hakkin al’umma tare da daukan hukunci akan duk...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa Dan jarida yana da muhimmiyar rawa da zai taka wajen wanzar da zaman lafiya da...
A na zargin wani matashi da hallaka abokin sa a unguwar sheka gidan leda a karamnar hukumar Kumbotso. Lamarin dai ya faru ne a yammacin jiya...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya sanar da naɗin Alhaji Nuhu Bamalli a matsayin sabon sarkin Zazzau na goma sha tara. Wannan na cikin wata...
Hukumar hana fasa kauri ta kasa Kwastam ta cafke wani mutum dauke da katin cirar kudi na ATM Sama da guda dubu biyar, a filin jirgin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mesut Ozil ya nemi a bashi dama don ya cigaba da biyan albashin Jerry Quy, da ke yin shigar...
Tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Samson Siasia, ya bayyana takaicin sa bisa jinkirin cigaba da sauraron shari’ar sa a kotun...