Kamfanin rarraba wutar lantarki shiyyar Kano Jigawa da Katsina ya ce za a sami daukewar wutar lantarki daga karfe goma na safiyar gobe Lahadi zuwa karfe...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kuɗin shekara mai zuwa ta 2021 da ya tasamma sama da tiriliyan goma sha uku wanda ya yiwa...
Gwamnatin tarayya ta ce zata ci gaba da kokari matuka wajen tallafawa al’ummar kasar nan musamman wadanda wani ibtila’I ya fada musu. Ministar ma’aikatar jin kai...
Gwamnatin jihar Katsina tace tana ci gaba da kashe makudan kudade wajen yin ayyukan raya kasa don inganta rayuwar al’ummar jihar. Kwamishinan ma’aikatar ayyuka, gidaje da...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin ci gaba da gyaran hanyoyi da kuma inganta wutar lantarki a cikin karkara. Kwamishinan raya karkara da da ci gaban...
Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ya ja hankalin al’ummar musulmi da su ji tsoron Allah cikin al’amurran su na yau da kullum...
Shugaban majalisar wakilai Mr. Femi Gbajabiamila ya ce babu wani minista da za a bari ya shiga majalisar da zugar jami’an tsaro da sunan kare kasafin...
Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 9 ga watan Octoban kowacce shekara a matsayin ranar aikewa da sokkonni ta duniya da nufin bunkasa hanyoyin aikewa da...
Shugaban ƙasa Muhammad Buhari ya ce ƴan Najeriya za su samu sassauci kan halin matsin tattalin arziƙi da ake ciki da zarar cutar Covid-19 ta wuce....
Gwamnatin jihar Zamfara ta fara sayen ma’adanan zinare daga hannun masu haƙowa a jihar. Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ne ya bayyana hakan, inda ya...